TRT Afirka Labarai
Labarai
Türkiye
Babu ƙasar da za ta tsira har sai an tursasa wa Isra'ila bin dokokin ƙasa da ƙasa — Erdogan
Shugaban kasar Turkiyya ya caccaki Ƙasashen Yamma bisa zargin su da hannu a yakin Isra'ila tare da sukar gazawar tsarin kasa da kasa wajen dakile ayyukan ta'addanci da ake ci gaba da yi a zirin Gaza na Falasdinu.Afirka
Alkalin Alkalan Nijeriya ya kira manyan alkalan Kotun Tarayya da Jiha kan dambarwar Masarautar Kano
Alkalin Alkalan Nijeriya Mai Shari’a Olukayode Ariwoola ya yi sammacin manyan alkalan Babbar Kotun Tarayya da ta na Jihar Kano kan ba da dokoki masu karo da juna da suka shafi dambawar Masarautar Kano.Türkiye