TRT Afirka Labarai
Labarai
Duniya
Da gayya Netanyahu ya fitar da sanarwa kan tsagaita wuta don kawo cikas — Hamas
Isra'ila ta kwashe kwana 210 tana yaƙi a Gaza, abin da ya yi sanadin mutuwar Falasɗinawa aƙalla 34,596 — kashi 70 jarirai ne da ƙananan yara da mata — sannan suka jikkata fiye da mutum 77,816 kana sama da mutum 10,000 na binne a ɓaraguzan gine-gine.Duniya