TRT Afirka Labarai
Labarai
Duniya
Netanyahu ya amince da tattaunawar tsagaita wuta ta Gaza a Qatar da Masar
Yaƙin da Isra'ila ta kwashe kwana 175 tana yi a yankin Gaza da ta mamaye, ya yi sanadin mutuwar Falasɗinawa aƙalla 32,552 sannan ta jikkata fiye da mutum 74,980 a yayin da Kotun Duniya ta umarce ta da ta daina jefa Gaza cikin bala'in yunwa.Duniya